Jump to content

Asma'u Ahmad Muhammad Makarfi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Asma'u Ahmad Muhammad Makarfi

Asma'u Ahmad Muhammad Maƙarfi Ta kasance tsohuwar matar Gwamnan Jihar Kaduna na farin hula na farko Ahmed Makarfi[1]

wpwpha

Ta fara makarantar firamare a shekara ta (1977 ) a makarantar Kaduna Capital School . Ta gama a shekara ta ( 1983) inda a wannan shekarar ta samu shiga Queen Amina College inda tayi sakandire anan. Tayi Diploma a Jami’ar Ahmadu Bello daga bisani tayi digiri dinta a Jami’ar. Ta auri Ahmed Makarfi tun kafin ta gama makaranta lokacin shima yana matsayin Malami kuma Komishina. Tayi bautar kasa wato NYSC a Kaduna.[1]

Ta bullo da wani tsari lokacin da suke gidan gwamnati mai suna ‘The Millineium Hope Programme’ wanda yake kare hakkin yara da matan kauye.[1].

  • Asmau Ahmad makarfi
    matan makarfi da yaran su da shi
    Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. ISBN 978-1-4744-6829-9. OCLC 648578425.
  1. 1.0 1.1 1.2 Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.p 151-154 ISBN 978-1-4744-6829-9.