Jump to content

Majalisar Binciken Aikin Noma ta Najeriya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Majalisar Binciken Aikin Noma ta Najeriya
Bayanai
Iri government agency (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Mulki
Hedkwata Abuja
arcn.gov.ng

Hukumar Binciken Aikin Noma ta Najeriya (ARCN),

wata hukuma ce ta gwamnatin Najeriya da ke hada kai da sa ido kan binciken noma don kara yawan amfanin noma don bunkasar tattalin arziki. [1] Hukumar ta kuma horar da manoma. A shekarar 2021, hukumar ta bude Rediyo da Talabijin na Nmasu mai oma domin yada bayanai masu manoma yadda ya kamata.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.